An Sauyawa Karar Dambarwar Wasu Filaye A Rijiyar Zaki Kotu .
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 1 karkashin jagorancin mai shari’a,Justice Dije Audu Aboki, ta ci gaba da sauraren shari’arnan da aka shigar gaban ta, kan dambarwar wasu filaye, a yankin unguwar Rijiyar Zaki. Sai dai kotun ta sauya kotun da za ci gaba da sauraren karar, zuwa wata babbar kotun jiha dake zamanta a […]





