Tag: Kotu

Babban Labari Labarai

Kisan Ruma:- Shaida Ta Tabbatarwa Da Kotu Cewa Sun Taba Zuwa Gidan Marigayiyar Da Wanda Ake Tuhuma.

Babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Farida Rabi’u Danbaffa, ta fara sauraren shaidu kan tuhumar da ake yiwa, Sha’aibu Abdulkadir Chediyar Kuda , da zargin kisan kan wata matar aure mai suna, Ruma Shu’aibu, a ranar 6 ga watan Afrilun 2025. A zaman kotun na ranar Alhamis lauyan gwamnatin jihar Kano kuma mai […]

Babban Labari Labarai

Kotu Ta Umarci Kwamandan Sojoji Ya Kai Mata Sojan Da Ake Zargi Da Halaka Dan KAROTA

Babbar Kotun Jiha karkashin jagorancin Mai Shari’a Aisha Mahmud, ta ci gaba da sauraron shari’ar da aka gurfanar da wani jami’in Soji mai suna Lance Corporal Tunde Momudu, da Yakubu Abdussalam da Sagiru Yusuf Bichi bisa tuhumar hadin baki domin aikata laifi da kuma kisan kai, laifukan da suke musantawa. Ana zargin wadanda ake tuhuma […]

Babban Labari Labarai

Shu’aibu Abdulkadir Da Ake Tuhuma Da Halaka, Rumaisa Ya Musanta Zargin A Gaban Kotu.

Babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Farida Rabi’u Danbaffa, ta ci gaba da sauraron shari’ar tuhumar da ake yi wa, Shu’aibu Abdulkadir da zargin kisan kan wata matar aure mai suna Rumaisa Shu’aibu. A zaman kotun na yau Alhamis, lauyan gwamnatin jihar Kano, Barista Basiru Kabiru Aliyu, ya roki kotun karkashin sashi na […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai