kwankwaso

Kwankwaso ya caccaki Ganduje

Mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi watsi da kalaman tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Ganduje, cewa tikitin takarar Peter Obi da Kwankwaso ba zai yi tasiri a Jihar Kano ba. Kwankwaso, yayin wata hira da gidan talabijin na News Central TV, ya ce APC ba ta […]

Read more

Kwankwaso da Dickson sun gana kan rikicin NDC a Kano

Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya gana da Jagoran Jam’iyyar na ƙasa, Sanata Seriake Dickson, a gidansa da ke Guzape a Abuja ranar Talata. Taron ya samu halartar ɗan takarar gwamnan Kano na jam’iyyar, Kwamared Aminu Abdussalam, da Shehu Wada Sagagi, Nasiru Garo da sauran manyan jagororin NDC. […]

Read more

Ɗan Kwankwaso ya zama ɗan takarar Mataimakin Gwamnan Kano a NDC

Ɗan takarar gwamnan Jihar Kano a jam’iyyar NDC, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya zaɓi Mustapha Rabiu Musa Kwankwaso, ɗan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, a matsayin abokin takararsa na mataimakin gwamna a Zaɓen 2027. Mustapha Kwankwaso, wanda tsohon Kwamishinan Matasa da Wasanni ne a gwamnatin Abba Kabir Yusuf, ya yi murabus daga muƙaminsa, inda ya koma tafiyar […]

Read more

Ɗan Ganduje Ya Sayi Fom Ɗin Takarar Majalisar Tarayya A NDC

Abdulaziz Umar Ganduje, babban ɗan tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya sayi fom ɗin takarar kujerar Majalisar Tarayya a ƙarƙashin jam’iyyar NDC. Zai tsaya takarar ne a mazaɓar Dawakin Tofa/Tofa/Rimin Gado da ke Jihar Kano. Duk da kasancewar mahaifinsa a jam’iyyar APC, Abdulaziz, ya daɗe yana bin siyasar Kwankwasiyya kuma yana […]

Read more

Kwankwaso ya amince a ba wa Kudu takarar Shugaban Kasa ta NDC

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya goyi bayan matakin jam’iyyar NDC na ba da takarar shugaban kasa ta 2027 ga yankin Kudancin Najeriya. Kwankwaso ya bayyana hakan ne yayin Babban Taron Jam’iyyar na Ƙasa da aka gudanar a Abuja ranar Asabar, inda ya ce matakin ya yi daidai da tsarin rabon madafun […]

Read more

Kwankwaso ya koma jam’iyyar ADC tare da magoya bayansa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya koma jam’iyyar haɗaka ta ADC tare da magoya bayansa bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP. An gudanar da bikin komawarsa ne a gidansa da ke Kano, inda shuwagabannin jam’iyyar da dimbin magoya bayansa suka hallara domin tarbar sa. Tsohon gwamnan ya kuma buƙaci magoya bayansa […]

Read more