Majalisar Dokoki ta Amince da Bukatar Gwamnan Kano
A zaman da ta gudanar a yau Litinin majalisar dokokin jihar Kano, ta amince da ƙarin kasafin kudin shekarar 2023, wanda hakan ke nuna wani gagarumin cigaba ga ayyukan raya jihar.
A zaman da ta gudanar a yau Litinin majalisar dokokin jihar Kano, ta amince da ƙarin kasafin kudin shekarar 2023, wanda hakan ke nuna wani gagarumin cigaba ga ayyukan raya jihar.
Rahoto: Gwamnan Kano ya ƙaddamar da rabon abinci a fadar gwamnati
Rundunar ƴan sandan Jihar nan ta ce ta kama mutane 29 ɗauke da makamai da kayan maye a lokacin bikin Takutaha da aka yi a fadin birnin.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce an samu wasu dake ɗauke da cututtuka a cikin waɗanda ke neman a yi musu auren gata.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta janye ƙarar da ta ɗaukaka kan hukuncin da kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamnan Kano ta yanke.
Cibiyar bincike da koyar da harkokin bincike a kan karatu ta buɗe wani katafaren ɗakin karatu domin koyarwa da dawo da al’adar karatu a tsakanin ‘yan Najeriya. Da take bayyana buɗe sabon ɗakin karatun, wanda aka sanyawa sunan “Rebecca Rhodes Reading Room” shugabar cibiyar, Farfesa Talatu Musa Garba, ta bayyana cewa Malama Rebecca wata ‘yar […]
Kungiyar kwadago ta bayyana sabon tsarin biyan mafi karancin albashi
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ayyana yau Laraba 4 ga watan Oktoba, a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare Shi.
Da ma dai a baya kungiyoyin ƙwadagon sun lashi takobin tafiya yajin aikin ne domin nuna nuna rashin amincewa da batun cire tallafin man fetur da gaza cika cika musu buƙatu bakwai da suka gundaya wa gwamnatin.
Kotun sauraron ƙararraki zaɓen gwamnan Kano a jihar Nassarawa, ta umarci hukumar zaɓen jihar da ta janye shaidar samun nasarar lashe zaɓen gwamnan da Injiniya Abdullahi Sule na jam’iyyar APC ya yi a zaɓen da aka yi na ranar 19 ga watan Maris ɗin shekarar da muke ciki.