Rahoto: Gwamnan Kano ya ƙaddamar da rabon abinci a fadar gwamnati

Gwaman Kano Abba Kabir Yusuf ya ƙaddamar da rabon kayan abinci karo na biyu, domin rage radadin cire tallafin man fetur.

A cewar gwamnan; “Inganta rayuwar al’umma ta hanyar tabbatar da adalci da kuma ba su kulawa da  tausayawa ne ke sa mutane su aminta da shugabanni har su ba su amanar jagoranci”.

GA CIKAKKEN RAHOTON TARE DA YASIR ADAMU.

Post masu alaƙa

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM

Gwamnatin Jihar Jigawa ta raba rancen naira miliyan dubu huɗu