Kungiyar NLC ta sha alwashin sake tafiya yajin aiki na gargaɗi
Kungiyar NLC ta sha alwashin sake tafiya yajin aiki na gargaɗi
Kungiyar NLC ta sha alwashin sake tafiya yajin aiki na gargaɗi
Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, ya bayar da umarnin rufe sashen saukar jirage na kasa da kasa a filin jiragen sama na Murtala Muhammad da ke Legas daga ranar 1 ga watan Oktoban shekarar nan ta 2023.
Ruqayya ta ce ba za ta ci gaba da zama da Hamza ba saboda ya ƙaurace mata na tsawon shekaru biyu, bayan haka kuma Rukayya ta ce yana jibgar ta haka kawai idan ya bushi iska.Amma Hamza ya ƙaryata duk abin da Ruqayya ta faɗa, yace yana ƙoƙari matuƙa wajen kula da matarsa.
Sugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake ware wasu makudan kudade don sake gina yankin Arewacin Najeriya da ya sha fama da matsalar tsaro.Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu
Akalla mutum biyu sun mutu sakamakon ruftawar wani bene mai hawa biyu a unguwar Garki da ke tsakiyar birnin tarayyar Najeriya Abuja.
‘Yan sandan farin kaya (DSS) daga yankin Arewa maso Gabashin ƙasar nan ta buƙaci gwamnonin yankin da su mayar da hankali wajen rabon kayan tallafin gwamnatin tarayya domin ɗorewar zaman lafiya a yankin.
Shugaban rundunar sojin sama ta Najeriya, Air Marshal Hassan Abubakar, ya ba da tabbacin cewa Najeriya na sa ran isowar jirage masu saukar ungulu har 18 domin inganta ayyukan rundunar.
Gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya amince da kashe Naira miliyan ɗari bakwai domin biya wa ɗalibai ‘yan asalin jihar nan su kusan dubu bakwai da ke karatu a jami’ar Bayero kudin makaranta.
Kotun daukaka kara, dake babban birnin tarayya Abuja ta kori karar da Abba Kabir Yusuf ya shigar na neman a yi watsi da hukuncin kotun Sauraren kararrakin zaben karkashin jagorancin mai shari’a Oluyemi Akintan Osadebay da ta zartar a ranar 13 ga Yuli, 2023.
Nasiru El-Rufai ya kasance na kusa da shugaban kasa, Bola Tinubu inda ya shawarce shi kan matakin soji da kungiyar ECOWAS ke son dauka kan Jamhuriyar Nijar