Edo: Jam’iyyar Labour ta sanya Naira Miliyan 30 kudin fom din takara
Jam’iyyar Labour a jihar Edo da ke kudancin ƙasar nan ta bayyana cewa duk ɗan takarar da ba zai iya biyan kuɗin sayen form ɗin nuna sha’awar tsayawa takara da fom tsayawa takara na gwamnan jiha a jam’iyyarsu ba, to sam bai cancanci tsayawa takarar ba. Wannan na zuwa ne gabanin zaɓen cikin gida da […]