wasu mata sun fita zanga-zangar lumana a Kano

DAGA: HASSAN ABDU MAI BULAWUS

Wasu dandazon mata sun gudanar da zanga-zangar lumana a kan gadar da ke ƙofar Nassarawa domin nuna goyon bayansu ga gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, tare da yin kira ga masu ruwa da tsaki a ɓangaren shari’a kan yin adalci a hukuncin zaɓen gwamnan Kano da ake dakon jiran ranar ƙarƙare shi bayan zaman farko da Kotun Kolin ƙasar nan ta yi.

Ga rahotan da Hassan Abdu Mai Bulawus ya haɗa mana kan wannan al’amari:

Post masu alaƙa

Yan sanda sun kama mutane 79 tare da kwato kwayoyi da makamai a bikin Takutaha a Kano.

Yan sanda sun kama wanda ake zargi da damfarar masu neman aikin gwamnati Naira miliyan 40.

Sabuwar majalisar gudanarwa ta POLAC za ta mayar da hankali kan inganta da ilimi da horo.