Tag: lafiya

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Najeriya za ta sallami daraktocin lafiya da suka daɗe a aiki

Ma’aikatar Lafiyar Najeriya ta bayar da umarnin sallamar duka daraktocin da suka shafe shekaru takwas a muƙamansu, nan take. Wannan mataki na zuwa ne bisa ga manufofin wa’adin shekaru takwas da dokokin sabunta aikin gwamnati suka tanada, inda ake buƙatar daraktoci su yi ritaya bayan cikar wa’adin. Sanarwar da ma’aikatar ta fitar “ta umurci shugabannin […]

Babban Labari Labarai

Muna Buƙatar Masu Fassara A Asibitoci : Kurame

Al’ummar kurame sun koka bisa matsalolin da suke fuskanta a fannin kiwon lafiya, sakamakon rashin masu yi musu fassara a asibitoci a Jihar Yobe. Malam Kolo Abba, Shugaban Ƙungiyar Kurame a Ƙaramar Hukumar Damaturu, ya ce kurame majinyatan sukan koƙarta wajen fahimtar ƙa’idojin likitoci da na kiwon lafiya, amma duk da hakan suna cikin haɗari. […]

Babban Labari Labarai Labari Cikin Hoto Lafiya

An Kaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Ta Shafukan Sada Zumunta Kan Allurar Rigakafi.

  Daga: Zubaida Abubakar Ahmad A wani sabon yunƙuri na rage shakkun kan yiwa yara allurar rigakafi , masu ruwa da tsaki a jihar Kano sun ƙaddamar da wani gangami na jan hankali a ƙarƙashin shirin bayar da rigakafin da ake yiwa yara ta Najeriya (VaxSocial), tare da tallafin Save the Children. An kaddamar da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai