Babban Labari
Labarai
Ma’aikatan Hukumar Samar Da Ruwa Ta Jihar Kano Sun Janye Yajin Aiki
Ma’aikatan hukumar samar da ruwan sha ta jihar Kano sun janye yajin aikin da suka shiga a ranar 26 ga watan Fabrairun 2025, akan rashin fara biyansu sabon tsarin mafi ƙarancin albashi.

