Tag: Majalisar Wakilai

Tajuddeen Abbas
Labarai

Sadaukarwa ce za ta sa mu cimma burinmu ~ Tajuddeen Abbas

Shugaban majalisar Wakilai Abbas Tajuddeen ya hori ‘yan Najeriya su cigaba da yiwa shugabanninsu Addu’oi da fatan alkhairi a kokarinsu na bunkasa cigaban Najeriya ta yadda zata zamanto hamshakiyar kasa. Ya yi tinatarwar ne a sakona na barka da sallah ga Al’ummar musulmin kasar nan dake bikin Babbar sallah a yau,inda ya jawo hankalin ‘yan […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000