Tag: NASIR ELRUFA’I

Babban Labari

Kotu ta ba belin mahaifi na – Bello El-Rufai

Dan majalisar wakilai, Bello El-Rufai, dan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa Kotun Tarayya da ke jihar ta bayar da belin mahaifinsa. Daily Trust ta rawaito cewa a cewar dan majalisar, wanda ke cikin kotun lokacin zaman yayin da aka hana ‘yan jarida shiga, su na ƙoƙarin cika sharuddan belin da kotun […]

Babban Labari

Harin Iran ya jikkata sojojin Amurka 12 a Saudiyya

Rahotanni sun ce wani harin makami mai linzami daga Iran ya jikkata sojojin Amurka 12 a wani sansanin soji da ke Saudiyya. Jami’ai sun shaida wa abokiyar hulɗar BBC, wato CBS, cewa wasu daga cikin sojojin sun samu munanan raunuka a sansanin jiragen sama na Yarima Sultan. Harin ya kuma lalata wasu jiragen sojin saman […]

Babban Labari

Mahaifiyar Nasir El-Rufai ta rasu

Mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai mai suna Hajiya Umma El-rufai ta rasu. Ɗan tsohon gwamnan, Bello El-Rufai ne ya sanar da rasuwar a ranar Juma’a, inda ya rubuta a shafinsa na Facebook cewa, “Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un. Ina sanar da al’umma cewa Allah ya yi wa kakata, Hajiya Umma El-Rufai […]

Babban Labari Labarai

Elrufa’i Ya Bukaci Hukumar PSC Ta Binciki Yan Sandan Kaduna Kan Cin Zarafinsa

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa’i, ya shigar da ƙorafi ga hukumar kula da ƴansanda kan zargin ƴansandan jihar da cin zarafi. El-Rufai ya ce cin zarafin ya haɗa da aikata rashin ƙwarewa da amfani da muƙami ba bisa ka’ida ba, da kuma saɓa wa dokar Ƴansanda ta 2020 da ƙa’idojinta. Wannan ƙorafi, wanda mai […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai