Amurka ta yaba da ceto ɗaliban jihar Neja 100
Amurka ta yaba wa gwamnatin Najeriya kan ceto wasu daga cikin ɗaliba 100 na makarantar St Marys da aka sace a Papiri da ke jihar Neja, tana mai cewa hakan na nuna sabon kuzari da jajircewar gwamnati wajen tunkarar matsalolin tsaro. Jami’in Amurka Riley Moore ne ya bayyana haka cikin wani saƙon godiya da ya […]