Nijar

Ƴan daba sun addabi jihar Diffa a jamhuriyar Nijar

A jihar Diffa a jamhuriyar Nijar, al’ummomi na kokawa kan yawaitar ayyukan faɗan daba da ƙwacen waya ta hanyar amfani da miyagun makamai. Hukumomi sun ɗora laifukan a kan mutanen da suka bayyana da baƙi duk da dai wasu ƴan ƙasar su ma na da hannu a cikin miyagun lafiukan. Wannan dai na zuwa ne […]

Read more

An Kama Masu Kaiwa Yan Bindiga Man Fetur A Nijar

Wani samame da rundunar tsaron Nijar ta Garde Nationale ta gudanar ya bata damar kama wasu mutane shida da ake zargi da safarar man fetur ga kungiyoyi masu ɗauke da makamai. An kama mutane shida da ake zargi ne a wani ɓangare na ayyukan da rundunar ta ƙaddamar cikin ƴan kwanakin nan domin yaki da […]

Read more

Sojoji Sun Kama Yan Boko Haram 13 Tare Da Kashe Wasu A Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce ta kashe kwamandojin ƙungiyar Boko Haram biyu tare da mayaƙa 11 yayin wani artabu na tsawon awanni a jihar Borno. Kafar talabijin ta Channels TV ta ruwaito kwamandan rundunar Operation Hadin Kai, Manjo Janar Abdulsallam Abubakar yana bayyana Abu Nazir da Abu Fatima a matsayin jagororin da suka yi nasarar kashewa. […]

Read more

Gwamnatin Nijar Ta Rusa Kungiyoyin Kwadago

Gwamnatin mulkin soji a jamhuriyar Nijar ta rusa ƙungiyoyin ƙwadago guda uku da ke wakiltar jami’an tsaro da suka haɗa da na ma’aikatan kwastam da na ma’aikatar kula da ruwa da gandun daji. Wannan na ƙunshe cikin wata sanarwar da ma’aikatar harkokin cikin gida ta fitar. Hukumomin sun ɗauki wannan mataki ne kamar yadda kundin […]

Read more

Gwamnatin Mulkin Sojin Nijar Ta Haramta Auren Jinsi

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta ayyana dokar haramta auren jinsi da luwadi da madigo da sauran dabi’u masu kama da su a kasar. Kazalika gwamnatin ta kuma ayyana addinin Musulunci a matsayin addini na kasa. Gwamnatin ta dauki wannan matakai ne a sabuwa dokar tsarin mulkin rikon kwarya ta kasa da babban taron muhawara na […]

Read more