Gwamnatin Nijar Ta Rusa Kungiyoyin Kwadago

Gwamnatin mulkin soji a jamhuriyar Nijar ta rusa ƙungiyoyin ƙwadago guda uku da ke wakiltar jami’an tsaro da suka haɗa da na ma’aikatan kwastam da na ma’aikatar kula da ruwa da gandun daji.

Wannan na ƙunshe cikin wata sanarwar da ma’aikatar harkokin cikin gida ta fitar.

Hukumomin sun ɗauki wannan mataki ne kamar yadda kundin tsarin mulkin na 26 ga watan Maris ɗin shekarar nan ya tanada.

Post masu alaƙa

Ƴan sandan Kano za su ƙara ƙaimi wajen amsa kiran gaggawa – CP Bakori

Masu Garkuwa Da Janar Rabe Na Neman A Sako ’Yan Bindigar Da Ke Hannun Gwamnati

Gwamna Namadi ya dakatar da hadimansa huɗu