Babban Labari
Labarai
NOA Ta Kaddamar Da Kwamitin Samar DA Darasin Kishin Kasa A Jadawalin Karatun Jami’o’in Nijeriya
Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA ta kaddamar da kwamitin hadin gwiwa da hukumar dake kula da jami’o’in Nijeriya, NUC, don shigar da darasin sanin kasa da kishinta, a cikin jadawalin karatun jami’o’in fadin kasar. Jami’in yada labaran hukumar NOA, Bala Musa , ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa […]

