Tinubu ya ba da damar ɗaukar jami’an tsare dazuka 1,000 sakamakon garkuwa da ɗaliban jihar Oyo
Shugaba Bola Tinubu ya ba da damar ɗaukar sabbin jami’an tsaron daji 1,000 da kuma tura wata tawaga ta ceto mutane ta musamman biyo bayan sace malamai da ɗalibai da aka yi a jihar Oyo . Mai magan ada yawum shugaban ƙasar, Bayo Onanuga, shi ya bayanna wannan a wata sanarwa da ya fitar ranar […]