PDP

Sanata Jarigbe ya sauya sheka daga PDP zuwa APC

Sanata Jarigbe Agom Jarigbe, mai wakiltar Arewacin Jihar Kuros Riba, ya sauya sheka daga Jam’iyyar PDP zuwa APC. Sanatan ya bayyana sauyin shekarsa ne a wasiƙar da Mataimakin Shugaban Majalisar, Sanata Barau Jibrin ya karanta a zauren Majalisar ranar Talata. Sauyin shekar ta kara yawan mambobin APC a Majalisar Dattawa zuwa 77 NOA Ta Hada […]

Read more

Kotu Ta Sake Dakatar Da Babban Taron PDP

Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta sake dakatar da jam’iyyar PDP daga gudanar da babban taronta da take shirin yi a garin Ibadan na jiyar Oyo. Wannan shi ne karo na biyu da kotu ta hana gudanar da taron, wanda babbar jam’iyyar hamayyar ke shirin yi a ranakun 15 zuwa 16 ga watan Nuwamban […]

Read more

Ɓangaren Wike ya kafa sabon kwamatin amintattau na PDP

Reshen jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya da Abdulrahman Mohammed ke jagoranta tare da samun goyon byan Nyesom Wike ya zaɓi Mao Ohabunwa a matsayin shugaban kwamatin amintattun jam’iyyar. Tsagin jam’iyyar ya zaɓi Mao ne bayan wani biki da aka gudanar a ofis ɗin hukumar kula da birnin Abuja FCTA a yau Juma’a. Ministan Abuja […]

Read more

Kotu Ta Tsige Dan Majalisar Da Ya Sauya Sheka Zuwa APC

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tsige dan majalisar wakilai, Abubakar Gummi daga kujerarsa saboda sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC. Gummi yana wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum ta Jihar Zamfara a majalisar wakilai. Mai shari’a Obiora Egwuatu ne, ya yanke hukuncin, inda ya umarci kakakin majalisar wakilai, Tajudeen Abbas, da ya daina amincewa da […]

Read more

Wike Ya Gindaya Wa PDP Sababbin Sharuɗa

Wasu ƴan jam’iyyar PDP da ake ganin ƴan tsagin Ministan Abuja, Nyesom Wike ne sun gudanar da wani taro a daren jiya Litinin a Abuja, inda suka fitar da wasu sharuɗa da suka ce a cika kafin babban taron jam’iyyar, wanda za a yi a ranakun 15 da 16 ga watan Nuwamban bana a birnin […]

Read more

PDP Ta Tabbatar Da Damagum A Matsayin Shugabanta Na Nasa

Kwamitin Zartaswa na Ƙasa (NEC) na jam’iyyar adawa ta PDP ya tabbatar da Umar Damagum a matsayin shugaban jam’iyyar na ƙasa. Wannan dai na zuwa ne a yayin zaman NEC na 102 da ke gudana a hedikwatar jam’iyyar da ke Abuja. A jawabinsa na karɓar shugabanci, Damagum ya gode wa sauran mambobin Kwamitin Gudanarwa na […]

Read more