Jiragen soji sun yi raga-raga da rumbun makaman Boko Haram a Borno
Jiragen Rundumar Sojin Sama ta Najeriya sun kashe mayaka da dama bayan sun yi ruwan bama-bamai a kan sansanoni da ma’ajiyar makaman ’yan ta’addan Boko Haram da ISWAP a yankin Dabar Masara da ke Kudancin Tumbuns na Karamar Hukumar Monguno a Jihar Borno. Rundunar ta ce an kai wannan harin ne a ranar Lahadi, 14 […]