Soji

Rundunar sojin Najeriya ta ce ta yaye ƙarin kurata 3,439

Hafsan sojin ƙasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu (NAM), ya yi kira ga sabbin jami’an soja 3,439 da aka horas da su dukufa wurin nuna ƙwarewa yayin gudanar da ayyukansu. Dakarun da aka ɗauka waɗanda ke cikin runduna ta 89 na rundunar sojojin Najeriya, sun samu nasarar kammala horon na tsawon watanni shida a […]

Read more

Majalisa ta buƙaci Tinubu ya ɗauki sabbin sojoji 100,000

Majalisar Dattawan Najeriya ta buƙaci Tinubu ya umarci rundunonin sojin ƙasar su ɗauki ƙairin jami’an aƙalla 100,000 domin ƙarfafa yaƙin da gwamnati ke yi da matalar tsaro a ƙasar. Matakin na zuwa ne bayan da ɗan majalisar dattawa daga jihar Kebbi, Yahaya Abdullahi ya gabatar da ƙudiri kan batun, inda ya alaƙanta hakan da sace […]

Read more

Sojojin Najeriya Sun Halaka Yan Fashin Daji A Zamfara

Rundunar sojan sama ta Najeriya ta ce ta yi nasarar kashe ‘yanfashi da dama waɗanda ba ta faɗi adadinsu ba a garin Tsafe na jihar Zamfara bayan wani hari ta sama. Mai magana da yawun rundunar,,Air Commodore Ehimen Ejodame, ya ce an kai hare-haren ne kan sansanin ‘yanfashi na Sauri ranar Juma’a bayan tattara bayanan […]

Read more

An ceto mutane 86 daga hannun ’yan ta’adda a Borno

Rundunar sojin Operation Hadin Kai (OPHK) da ke yaƙi da ta’addanci a yankin Arewa maso Gabas ta sake samun nasara bayan ta ceto mutane 86 da kuma kama wasu mutum 29 da ake zargi da samar wa ’yan ta’adda kayayyaki a Jihar Borno. A cewar sanarwar da Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, Laftanar Kanar […]

Read more

Sojoji Sun Kashe Yan Bindiga 19 A Kano

Dakarun Rundunar Sojin Najeriya sun daƙile wani harin ’yan bindiga a ƙaramar hukumar Shanono da ke Jihar Kano, inda suka yi nasarar hallaka 19 daga cikin ’yan ta’addan. Bayanai sun ce sojojin ƙarƙashin rundunar haɗin gwiwa ta Operation MESA sun fafata da ‘yan bindigar ne da yammacin ranar Asabar bayan samun bayanan sirri kan motsinsu […]

Read more