Ƴan bindiga sun sace tsohon mai magana da yawun soji a Katsina
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun yi garkuwa da tsohon Daraktan Yaɗa Labarai na Rundunar Sojin Najeriya, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya, tare da matarsa a Jihar Katsina. Wani rahoto da jaridar Daily Post ta wallafa ya nuna cewa lamarin ya faru ne a ranar Asabar a yankin Matazu yayin da tsohon […]