Tinubu

Tinubu ya umarci ICPC ta yi bincike kan kafa hukumar bogi

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC ta gudanar da bincike kan wata hukuma ta bogi da ake zargin an ƙirƙire ta ba tare da sahalewar fadar shugaban ƙasar ba. A cikin wata sanarwa da kakakin shugaban ƙasar Bayo Onanuga ya fitar, shugaban ƙasar ya umarci […]

Read more

Shettima ya kai ziyara Kwara bayan mummunan harin jihar

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya kai ziyarar jaje zuwa jihar Kwara inda mahara suka kashe gomman mutane cikin makon nan. Cikin wata sanarwa da fadarsa ta fitar ta ce Shettima ya kai ziyarar ce bisa umarnin shugaban ƙasar Bola Tinubu. “Shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya umarci mataimakinsa ya kai ziyarar jaje jihar da kuma […]

Read more

Tinubu Ya Gana Da Shugaban Brazil Lula

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya gana da takwaransa na Brazil, Luiz Inacio Lula da Sailva a birnin Brasilia bayan shugaban na Najeriya ya isa ƙasar. Shugabannin biyu za su tattauna inganta haɗakar diflomasiyya da sauran abubuwan da suka ce zai amfani ƙasashen biyu. A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Najeriya Bayo Onanuga […]

Read more