Yadda ‘Yan Arewa Suka Ba Tinubu Mulkin Najeriya—Reno Omokri
Reno ya ce, da ‘yan Arewa ba su ga dama ba, da babu yadda Tinubu zai yi ya zama shugaban Najeriya.
Reno ya ce, da ‘yan Arewa ba su ga dama ba, da babu yadda Tinubu zai yi ya zama shugaban Najeriya.
Shugaba Tinubu ya yi kira ga matasa da su daina daga tutar kasar Rasha yayin zanga-zangar tsadar rayuwa da matsin tattalin arziki a Najeriya.
Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin sa ta bai wa gwamnonin jihohin Najeriya 36, fiye da naira miliyan dubu dari 5 da 70 don tallafawa talakawa. Tinubu ya bayyana cewa suna aiko da sakon tallafi wanda suke saka rai zai isa ga al’umma. wannan na kunshe a cikin jawabin da shugaban ya yi […]
Magoya bayan shugaba Tinubu sun yi taro a Fadar Sarkin Kano da ke Nasarawa, gidan da sarki Aminu Ado ke zaune.
Shugabannin jam’iyyar APC a jihohi 36 na Najeriya da kuma babban birnin tarayya Abuja, sun ce ba za su naɗe hannu suna gani a kifar da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da sunan zanga-zanga ba. Da yake yi wa manema labarai jawabi a sakatariyar jam’iyyar APC ta kasa a ranar Litinin a Abuja, shugaban jamiyyar […]
Majalisar Wakilan Najeriya ta buƙaci shugaba Tinubu ya dakatar da aiwatar da yarjejeniyar samao
Ƙaramin ministan tsaron ƙasar nan, Bello Matawalle, ya yi kakkausar suka ga masu ganin cewa shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya gaza. Ya ce makaho ko kuma wanda ke da wata nufaƙa ne kawai zai ƙalubalanci irin nasarar da shugaban ƙasa ke samu a wannan lokaci. Ƙaramin ministan ya bayyana hakan ne a lokacin da […]
Masarautar Ukpo da ke ƙaramar hukumar Dunukofia ta bai wa shugaban ƙasa Bola Ahmad TInubu da mataimakinsa Kashim Shettima sarauta. Masarautar dai ta ba wa shugaban ƙasar nan sarautar “Eze Udo of Igbo Land”, wato “sarkin zaman lafiya na ƙasar Igbo”, sai kuma mataimakinsa wanda aka ba shi sarautar, “Enyi Ndigbo”, wato “abokin al’ummar […]
Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da biyan wani ɓangare na albashin mambobin Ƙungiyar Malaman Jami’a (ASUU) wanda aka riƙe sakammakon dokar Ba-aiki-ba-biya wadda aka saka musu biyo bayan yajin aikin da suka kwashe watanni takwas suna yi. An fara yajin aikin tun daga ranar 14 ga watan Fabarairu, 2022 zuwa 17 ga watan […]
Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar PDP a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar, ya ɗaukaka ƙara zuwa kotun daga ke sai Allah-Ya-isa