Babban Labari
Kasashen Ketare
Labarai
Isra’ila Ta Bukaci A Cigaba Da Zama Sulhu Har Bayan Ramadan Kan Rikicinta Da Gaza
Ofishin Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya amince da bukatar Amurka na tsawaita wa’adin yarjejeniyar tsagaita bude wuta da musayar fursunoni har zuwa bayan azumin Ramadan.

