Gwamnatin Kaduna Ta Ce Shekaru 2 Da Rabi Ba A Samu Ricikin Addini Ko Kabilanci Ba
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce an ɗauki tsawon shekara biyu da rabi ba tare da samun rikicin addini ko na ƙabilanci a jihar Kaduna ba. Yayin da yake jawabi a wurin wani taro da cibiyar kula da al’amura ta duniya ta shirya ranar Talata a birnin Legas, gwamnan ya ce gwamnatinsa ta samu […]