Yan sandan Kano sun shirya taron masu duwa da tsaki bayan zanga-zanga a Ungogo
Rundunar yan sandan jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Kwamishinanta, CP Ibrahim Adamu Bakori, PhD, ta shiga tsakani don dawo da zaman lafiya a kauyen Jajira dake karamar hukumar Ungogo, bayan wasu matasan sun gudanar da zanga-zanga da ka iya tayar da hankali. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce bayan faruwar […]



