Tag: UNGOGGO

Babban Labari

Yan sandan Kano sun shirya taron masu duwa da tsaki bayan zanga-zanga a Ungogo

Rundunar yan sandan jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Kwamishinanta, CP Ibrahim Adamu Bakori, PhD, ta shiga tsakani don dawo da zaman lafiya a kauyen Jajira dake karamar hukumar Ungogo, bayan wasu matasan sun gudanar da zanga-zanga da ka iya tayar da hankali. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce bayan faruwar […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar Lauyoyi Ta Bukaci Mambobinta Su Yi Taka Tsan-tsan Wajen Yin Amafani Da Fasahar AI

Kungiyar Lauyoyi ta Najeriya NBA, ta buƙaci mambobinta da su yi taka tsan-tsan wajen amfani da sabuwar fasahar AI wajen samun bayanai domin inganta aiyukansu. Shugaban kungiyar reshen Jihar Kano shiyar Karamar hukumar Ungoggo, Barista Ahmad Abubakar Gwadabe, ne ya bayyana hakan, yayin wani taron wuni guda da kungiyar ta shirya don ilimintar da mambobinta […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000