Tag: UNICEF Abinci

Babban Labari Kasashen Ketare Labarai

Akwai Alaka Tsakanin Girman Yara Da Abincin Da Su Ke Ci: UNICEF

Asusun Tallafa Wa Ƙananan Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) ya ce bai wa yara abinci mai gina jiki cikin kwanakin dubu 1000 na farko bayan haihuwarsu na taimakawa matuƙa wajen bunƙasar ƙwaƙwalwa da haɓakar giraman jikinsu. Jami’ar kula da ingantaccen abinci kuma wakiliyar UNICEF a Kano, Abigail Nyam, ce ta bayyana hakan a ranar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai