Babban Labari
Kasashen Ketare
Labarai
Ma’aikatan VOA Sun Maka Shugaba Trump A Kotu
Wasu daga cikin ma’aikatan kafar yaɗa labaran Muryar Amurka (VOA), sun maka shugaba Donald Trump, a gaban Kotu bisa zargin sa da rufe kafar yaɗa labaran ba bisa ƙa’ida ba.


