Tag: WUDIL

Babban Labari Labarai

Jami’ar Yan Sandan Nijeriya Dake Wudil Ta Fara Binciken Masu Yunkurin Damfarar Jama’a Ta Yanar Gizo

Rahotanni na cewa jami’ar yan sandan Nijeriya dake garin Wudil, a jihar Kano ta fara gudanar bincike kan wasu batagarin mutane da ake zargi da aikewa da mutane sakonnin su bayar da kudi ta yanar gizo-gizo don basu gurbin karatu a jami’ar. Kakakin jami’ar yan sandan Nijeriya dake Wudil, DSP Umar Musa Isah, ne ya […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai