Babban Labari
Shugaba Tinubu Ya Amince Da Sauya Sunan Jami’ar ilimi Ta Tarayya Kano Zuwa Yusuf Maitama Sule.
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da sauya sunan Jami’ar Ilimi ta tarayya da ke Kano, zuwa Jami’ar Ilimi ta Yusuf Maitama Sule. Marigayi Alhaji Maitama Sule, wanda ya rayu tsakanin shekarar 1929 zuwa 2017, ya ba da gudunmawa sosai ga ci gaban zamantakewa da siyasar Nijeriya a tsawon rayuwarsa. Marigayin ya taba […]

