Babban Labari
Labarai
ACF Ta Sanya Sharadi Ga Masu Neman Goyon Bayan Arewa A Zaben 2027
Kungiyar Tuntuba Ta Arewacin Najeriya ACF ta bayyana cewa yankin Arewa zai mara wa ɗan takara baya a zaɓen shugaban ƙasa na 2027 ne kawai idan ya nuna ƙwarin guiwar kare muradun yankin.


