Tag: ZAINAB MUHAMMAD

Babban Labari

Yar Najeriya ta kammala jami’ar Burtaniya da daraja ta daya (1st Class) a ilimin kimiyar samar da manhajar kasuwancin zamani.

Yar Najeriya, Zainab Muhammad Babandede, ta sake ɗaga martabar ƙasarta, inda ta kammala karatun digirin farko (BSc) a fannin Kimiyyar Samar Da Manhajar Kasuwancin Zamani (Engineering Software for Business) da matsayin Daraja ta Farko (First Class) a Jami’ar University of the West of England (UWE), Bristol, da ke Birtaniya. Wannan gagarumar nasara ta ƙara tabbatar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000