Hotunan Yadda Aka Wayi Gari A Birnin Kano
An wayi gari a yanayi na zanga-zanga a kwaryar birinin Kano. Ga wasu hotuna na halin da ake ciki.
An wayi gari a yanayi na zanga-zanga a kwaryar birinin Kano. Ga wasu hotuna na halin da ake ciki.
Dan gwagwarmaya kuma tsohon ministan matasa da wasanni, Barista Solomon Dalung ya bayyana cewa za su fara zanga-zanga a yau Alhamis saboda su nuna fushinsu kan yadda ake tafiyar da lamurra a Najeriya.
Basaraken ya ce, yana ganin matasa basa samun abin da ya kamata, na daga kayan more rayuwa, hakan yasa suke son nuna bacin ransu.
Gwamnatin Najeriya ta ce ta tanadi wani adadi mai yawa na manyan buhunan shinkafar da za a sayar a sassan kasar da nufin samar da sauki ga jama’ar ta.
Majalisar wakilan Najeriya za ta yi zaman gaggawa ranar Laraba, 31 ga Yuli, 2024 domin shawo kan masu zanga-zanga.
Shugabannin jam’iyyar APC a jihohi 36 na Najeriya da kuma babban birnin tarayya Abuja, sun ce ba za su naɗe hannu suna gani a kifar da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da sunan zanga-zanga ba. Da yake yi wa manema labarai jawabi a sakatariyar jam’iyyar APC ta kasa a ranar Litinin a Abuja, shugaban jamiyyar […]
Masu zanga-zangar sun fantsama kan manyan titunan jihar, ciki har da babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna.
Gwamnatin Najeriya ta dauki matakan tsaurara tsaro a iyakokin kasar gabanin zanga-zanga da ake shirin farawa ranar Alhamis ga watan Agusta, 2024.
Majalisar Koli ta Shari’ar Musulunci ta Najeriya ta bukaci matasa su nisanci zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a fadin kasar.
Sufeton janar ɗin ‘yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya ce za su bai wa masu zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa kariya a ƙasar. Sufeto janar Kayode Egbetokun ya ce “za mu kare masu zanga-zanga matuƙar dai ta lumana ce”. A wani bayani da ya yi jim kaɗan bayan wata muhimmiyar ganawa da manyan jami’an rundunar […]