Kano: Al’umma Na Kokawa Kan Wata Sabuwar Ta’ada ta ‘Yan Adaidaita Sahu

Wasu daga cikin mazauna birnin Kano sun yi ƙorafi a kan wata sabuwar ta’ada da wasu daga cikin matuƙa baburan Adaidaita ke yi na rashin kunna fitilarsu da daddare yayin da suke tuƙi, wanda hakan na iya yin sanadiyyar aukuwar haɗura, yayin tsallaka titi.

Post masu alaƙa

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM