Zaben Kogi: Ɗan takarar gwamna ya zargi INEC da yi masa wala-wala

Dan takarar gwamnan jihar Kogi na jam’iyyar PDP, Sanata Dino Melaye, ya gabatar da jawabi ga manema labarai ana tsaka da kaɗa ƙuri’a a zaɓen gwamnan jihar.

Ana gudanarwa a wannan zaɓe ne a yau Asabar, inda ya zargi hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC da yunkurin yi masa wala-wala.

Melaye ya ce dole INEC ta soke sakamakon zaɓen ƙananan hukumomi guda biyar, wadanda suka hada da Okene, Okehi, Ajaoukuta, Adavi da kuma Ogori/Mangogo.

Post masu alaƙa

Barista Hamza Ɗantani ya jinjinawa CP Bakori da wasu kwamishinonin yan sanda biyu.

Rundunar yan sandan jihar Kano ta ceto fasinjoji 9 bayan musayar wuta da yan bindiga a hanyar Doguwa.

Kwalejin Fasaha ta Kogi ta dakatar da lakcarori 7 kan cin zarafin ɗalibai