• Home  
  • Ramadan: Ƙanƙara Ta Zama ‘Yar Sarki a Kano
- Labarai

Ramadan: Ƙanƙara Ta Zama ‘Yar Sarki a Kano

A yayin da ake kai azumi na shida a yau, al’umma na cigaba da nuna damuwa game da farashin ƙanƙara wanda sukan yi amfani da ita domin sanyaya abin sha a lokacin buɗa baki. Su ma masu sana’ar sun bayyana wa abokiyar aikinmu irin ƙalubalen da suke fuskanta, musamman a lokacin da ake fama da […]

kankara

A yayin da ake kai azumi na shida a yau, al’umma na cigaba da nuna damuwa game da farashin ƙanƙara wanda sukan yi amfani da ita domin sanyaya abin sha a lokacin buɗa baki.

Su ma masu sana’ar sun bayyana wa abokiyar aikinmu irin ƙalubalen da suke fuskanta, musamman a lokacin da ake fama da ƙarancin wutar lantarki da tsadar kayan alkinta ƙanƙara da makamantansu.

Har’ila yau wani masanin lafiya yi mana ƙarin haske kan matsayin amfani da ƙanƙara a lokacin buɗa baki a wannan watan na ramadana.

Ga abokiyar aiki Zubaida Abubakar Ahmad da rahoton da ta haɗa mana.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai