Aiki muka zo yi wa ‘yan Najeriya ba sharholiya ba ~ Shugaba Tinubu

Sabon ƙasa Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Nijeriya cewa gwamnatinsa jagoranci tazo yi ba mulkan ‘yan Nijeriya ba.

Ya bayar da wannan tabbacin ne a yau a cikin jawabinsa na karɓar mulki bayan rantsar da shi a matsayin shugaban Nijeriya na 16.

A cewarsa, gwamnatinsa za ta dinga yin shawara da tattaunawa ba tare da yin ƙarfa-ƙarfa ba wajen yanke hukunci, domin samun kyakkyawar mafita.

A cewarsa, yana tare da kowa kuma ba zai bi son zuciyarsa ba akan ra’ayoyin al’umma.

Sannan ya ƙara da cewa sun zo ne domin mu kara gyarawa da kuma warkar da wannan al’umma, ba wai tarwatsa al’umma ba.

Post masu alaƙa

Dalibai huɗu za su wakilci Najeriya a gasar Spelling Bee ta Duniya a China

Babandede Ya Taya Shettima Murnar Sake Samun Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

Ban taɓa haɗuwa da Adeyemi ba — Gbajabiamila