An kama mutum 2 kan zargin sayar da filayen gwamnatin a Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu mutum biyu bisa zargin rabawa da sayar da filayen gwamnati ba bisa ka’ida ba a yankin Rimin Zakara da ke Ƙaramar Hukumar Ungoggo. Kwamishinan Filaye da Tsare-tsaren Birane na jihar, Alhaji Abduljabbar Muhammad Umar, ne ya bayyana hakan yayin da yake zantawa da manema labarai a Kano. Ya ce […]

Read more

Yadda wata tifa ta take mutum 2 a kan babur a Jos

Mutum biyu sun rasa rayukansu bayan da wata tifa ta murƙushe babur ɗin haya da suke kai a Mahaɗar Infant Jesus da ke kan titin Rukuba, a Ƙaramar Hukumar Jos ta Arewa da ke Jihar Filato. Da yammacin ranar Laraba ne lamarin ya faru a daidai lokacin da mazauna yankin ke komawa gidajensu bayan kammala […]

Read more