Fira Ministan Birtaniya ya yi murabus

Fira Ministan Birtaniya, Keir Starmer, ya yi murabus daga mukaminsa bayan matsin lamba da ya karu daga jam’iyyarsa ta Labour. Starmer ya sanar da sauka daga kujerarsa ne a cikin wata sanarwa da aka watsa kai tsaye a talabijin a safiyar Litinin. Ya bayyana cewa ya amince jam’iyyar Labour ba ta ganin shi a matsayin […]

Read more

Kotu ta daure wata mata shekara 2 kan safarar jarirai

Wata Kotun Tarayya da ke Kalaba, Jihar Kuros Riba, ta yanke hukuncin daurin shekara biyu ga wata mata kan laifin safarar yara zuwa ƙasashen waje. Kotun ta tura matar mai suna Asuquo Edem zuwa gidan gyaran hali na tsawon shekara biyu, tare da zaɓi na biyan tara. Hukumar da ke yaƙi da fataucin bil’adama (NAPTIP) ce […]

Read more

ACP Dahiru Yusuf Alkali ya samu yabo daga al’ummar Bichi da rundunar ƴan sandan Kano bayan ritaya daga aiki.

Al’ummar karamar hukumar Bichi sun shirya gagarumin bikin bankwana da tsohon area kwamanda na yankin Bichi, ACP Dahiru Yusuf Alkali, bayan ya kammala aikinsa da rundunar ƴan sandan Najeriya. Bikin karramawar ya samu halartar manyan baki da suka hada da shugabannin al’umma, masu rike da sarautun gargajiya da jami’an tsaro, da masu ruwa da tsaki […]

Read more

Yadda wani matashi ya rasu a gidan budurwarsa a Kano

Wani matashin ɗan kasuwa mai suna Isma’il Makaye ya rasu a wani yanayi da har yanzu ba a bayyana ba a gidan budurwarsa, wata fitacciyar mai yin bidiyon TikTok a Kano da aka fi sani da Fati Cele, da ke unguwar Danbare a ƙaramar hukumar Kumbotso ta jihar Kano kamar yadda jaridar Daily Trust ta […]

Read more

Jami’ar Ibadan ta tabbatar da sace wata ɗaliba

Ƙungiyar dalibai (SUG) ta Jami’ar Ibadan ta tabbatar da sace wata ɗaliba yar aji uku, wato level 3, a fannin koyon ilimin shari’a yayin da ta ke dawowa daga wani taro na addini da aka gudanar a Jihar Imo. Shugaban SUG, Temidayo Adeboye ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka fitar a Ibadan […]

Read more