Gwamnan Jihar Katsina Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro

Gwamnan Jihar Katsina Dokta Umar Dikko Radda ya jinjina wa jami’an tsaron Nijeriya kan nasarar da suka samu wurin kashe ‘yan ta’adda 80 a jihar. Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida na Katsina Dakta Nasir Muazu ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar. Ya ce sojojin sama na Operation Fansan Yamma da […]

Read more

Amfanin Karas Ga Lafiyar Dan Adam

Babu shakka Karas na da matukar amfani ga jikin dan adam musamman ma idanu. karas yana kunshe da sinadirai masu tarin yawa daga cikin su akwai sinadarin B-carotene da ke matukar taimaka ma lafiyar idanu. Binciken masana ingantaccen abinci sun bayyana cewa bayan karin dandano da karas yake karawa abinci yana kuma dauke da sinadarai […]

Read more

Shugaba Biden Ya Baiwa Messi Lambar Yabo

Shugaban kasar Amurka wato Joe Biden ya bayar da lambar yabo ta musamman ga shahararren dan kwallon nan na kasar Argentina Leonel Messi. Ya bayar da lambar yabon ne a fadar sa ta shugabancin kasar ta Amurka wato White House a wannan rana ta Asabar. A wannan kadami da ake ciki Leonel Messi ya bar […]

Read more