‘Yan Sanda Na Farautar Sanusi Bature Dawakin Tofa
Rahotanni na cewa Akalla jami’an ‘yan sanda 40 na musamman ke farautar mai magana da yawun gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, Sanusi Bature Dawakin-Tofa
Rahotanni na cewa Akalla jami’an ‘yan sanda 40 na musamman ke farautar mai magana da yawun gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, Sanusi Bature Dawakin-Tofa
Hukumar kididdiga ta Najeriya (NBS) ta ce aƙalla ana sa ran an kashe ‘yan Najeriya dubu 614, 937 yayinda aka yi garkuwa da wasu dubu 2,235,954 a fadin kasar tsakanin watan Mayun 2023 zuwa Afrilu 2024
Rahotanni daga jihar Jigawa na cewa gwamnatin jihar, ta gano ma’aikatan bogi 6,348, yayin tantance ma’aikatan ta.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane 24 da ake zargin ‘yan daba ne tare da ƙwato muggan makamai a yayin wani sumame da ta gudanar a tun daga ranakun 13 zuwa 16 ga Disamba, 2024.
Wasu ’yan bindiga sun harbe malamin Jami’ar Nnamdi Azikiwe (UNIZIK), Dokta Osita Chinedu, har lahira a daren Litinin a Jihar Anambra.
Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya mayar wa iyalan tsohon shugaban kasa Janar Sani Abacha filayen su guda 2 da tsohon gwamna Nasir El Rufai ya kwace a lokacin mulkinsa.
Hukumar Rawa Ta Najeriya (National Troupe of Nigeria) a karkashin jagorancin Kaltume Bulama Gana, FSNA, na shirin wani gagarumin taro domin kaddamar da kirkirarriyar fasahar zamani da zimmar karfafawa yara da matasa guiwa wurin kallo da sauraron wakoki, kade-kade da raye-rayen gargajiya.
Rundunar Sojin Najeriya, ta musanta jita-jitar da ake yaɗawa cewar an kafa sansanin sojojin Faransa a Maiduguri, Babban Birnin Jihar Borno. A wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, Kaftin Reuben Kovangiya, ya fitar. Kaftin Kovangiya, ya yi ƙarin haske cewa jami’in da aka gani a bidiyon ba sojan Faransa ba ne. Ya […]
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta ce ta kai wani samame mafi girma na yini guda a tarihin kafuwar ta kan wasu da ake zargin masu damfara ne ta kafar intanet, inda ta cafke wasu ‘yan kasashen waje 193 da wasu ‘yan Najeriya 599 a Legas.
Shugabannin Ƙungiyar da ke fafutukar haɗe kan magoya bayan ‘yan siyasa a jam’iyyu daban-daban a Jihar Kano da aka yi wa laƙabi da Kwandon Koli ta kawo ziyarar aiki tashar Rediyo da Talabijin na MUHASA.