Ciyaman Ɗin Kabo Ya Saya Wa ‘Yan Gabasawa Filin Maƙabarta
Shugaban ƙaramar hukumar Kabo dake Kano kwamared Lawal Na Jume ya saya wa jama’ar garin Gabasawa filin maƙabarta da aka daɗe ana buƙata a yankin.
Shugaban ƙaramar hukumar Kabo dake Kano kwamared Lawal Na Jume ya saya wa jama’ar garin Gabasawa filin maƙabarta da aka daɗe ana buƙata a yankin.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Sanata Barau I. Jibrin, ya bai wa Rundunar ’Yan Sandan Kano, kyautar babura guda 1,000.
Wani ɗan kimanin shekara 40 mai hannu ɗaya da ke sana’ar faskaren itace a garin Kafanchan jihar Kaduna na ci-gaba da ɗaukar hankalin mutane.
‘Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sace Mai Anguwan Babangida a masarautar Kauru, Malam Babangida Sogiji da wasu mutane 11 a wasu tagwayen hare-hare da aka kai a kauyukan Libere da Unguwan Babangida a karamar hukumar Kauru ta jihar Kaduna.
Gwamnatin Jihar Kano ta jaddada kuddirinta na farfaɗo da manyan makarantun kimiya da fasaha domin inganta harkokin koyo da koyarwa a fadin jihar.
Muna sanar da abokan hulɗar mu cewa Muhammad S. Ahmad Babban Jami’in Na’ura da ke Sashen Nazarin Labarin Ƙasa a Jami’ar Bayero ta Kano ya zama ɗaya daga cikin masu rubutun sharhi da fashin baki a wannan kafa.
Ƙungiyar Tuntuba Ta Arewa ta dakatar da shugabanta na kasa, Mamman Mike Osuman, sakamakon kalamansa dangane da zaben 2027 da ke tafe. An ruwaito shugaban da aka dakatar a yayin taron majalisar zartaswar kungiyar ACF ta kasa a ranar Larabar da ta gabata yana cewa Arewa za ta marawa dan takarar shugaban kasa da ya […]
Shugaban Hukumar Raya Kanana da Matsakaitan Masana’antu a Najeriya (SMEDAN), reshenKaduna, Alhaji Badamasi Barau, ya ce matsin tattalin arzikin da ake fuskanta a kasar nan ya jefa sama da mutane miliyan 130 cikin talauci.
Ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa(ACF) ta yi kira kan yadda za’a wayar da kan mutanen Arewacin Najeriya, game da muhimmancin kare kansu, duba da yadda matsalar tsaro tayi ƙamari a yankin. Da yake gabatar da jawabi a taron kwamitin zartarwar ƙungiyar na ƙasa, ACF Mamman Mike Osuman ( SAN), ya nuna takaici kan yadda hare-hare da […]
Jami’an ‘yan sandan Najeriya a jihar Zamfara sun kama wani ɗan ƙasar Aljariya bisa zargin safarar manyan makamai. Bincike ya nuna wanda ake zargin ya jima yana safarar makamai a Jihohin Arewacin Najeriya. Kwamishinan ’Yan Sandan jihar Zamfara, Mohammed Dalijan ne ya bayyana kama mutumin a Gusau, a ranar Talata. Ya ce ’yan sanda sun […]