An Kai Ƙazamin Hari Babban Birni Mali
Wannan mummunan hari dai shine na farko da mayakan da ke ikirarin jihadi suka kai tun bayan da soja suka karɓi mulkin ƙasar Mali a shekarar 2020.
Wannan mummunan hari dai shine na farko da mayakan da ke ikirarin jihadi suka kai tun bayan da soja suka karɓi mulkin ƙasar Mali a shekarar 2020.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya amsa gayyatar da hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya EFCC tayi masa. A cewar mai Magana da yawun tsohon gwamnan, wanda ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar a yau Laraba, “tsohon gwamnan ya yanke hukuncin ne bayan shawara […]
A daren yau Talata 17 ga Satumba za’a fara gasar cin kofin zakaru ta Nahiyar Turai na kakar wasan 2024/2025. Cikin wani salo da ba’a taɓa ganin irinsa ba, ƙungiyoyi guda 36 ne zasu fafata, saɓanin a baya da aka saba ganin guda 32. Inda duk rukuni zai sami ƙungiyoyi guda takwas. kowace ƙungiya dai […]
Kungiyar tallafawa marayu da marasa galihu ta SURE4U ta bayar da tallafin kayan abinci da suka haɗa da shinkafa da siga da mai. An kuma rabawa mata atamfofi ɗai-ɗai kowannen su, kuma kudi Naira dubu biyar-biyar ga iyayen marayu 20, dake unguwar zoo road, a nan birnin Kano. Babban limamin masallacin Hidayatu dake unguwar Zoo […]
An tsare ɗan takarar Shugabancin ƙasa a jam’iyyar African Action Congress {AAC}, Omoyole Sowore a ranar Lahadi, bayan dawowar sa daga ƙasar Amurka. An tsare Sowore ne a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano, bayan dawowar sa daga ƙasar Amurka. Sowore wanda ya bayyana hakan a shafinsa na X a safiyar ranar […]
Sarkin Haɗejia Alhaji Adamu Abubakar Maje CON ya tabbatar da Alhaji Mohammed Babandede matsayin Magajin Rafin Haɗejia kuma ɗan majalisar Sarki.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa a gobe Lahadi Matatar man fetur ta Dangote za ta soma rarraba tataccen man fetur a faɗin ƙasar.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranar Litinin 16 ga watan Satumba, a matsayin ranar hutu ga ma’aikatan ƙasar, domin bikin ranar Maulidin Annabi Muhammad S.A.W.
Ƙungiyar SERAP mai fafutikar yaƙi da cin hanci da Rashawa a Najeriya ta ce Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya (DSS) sun kai samame ofishin su da ke Abuja.
Aƙalla mutum 45 ne suka ƙone ƙurmus a wani mummunan haɗarin mota da ya faru a kan titin Agaie-Bida dake Jihar Naija. Hatsarin ya haɗa da wata babbar motar dakon man fetur. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne a kusa da ƙauyen Man-woro da misalin ƙarfe 1 na daren ranar Lahadi. Wani mazaunin […]