Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Rundunar ƴan sandan Kano ta sha alwashin magance matsalolin tsaron yankin Ɗorayi da kewaye.

Alarammomi sun amince da tsarin haɗa ilimin boko da na addini a Jigawa

Gwamnati za ta mayar da yara 5,000 makaranta a Jigawa

Sankarar Mama Na Barazana Ga Rayuwar Mata A Najeriya

Halima DjimraoSeptember 14, 20230

Shugabar ƙungiyar ƙawararrun likitocin sankarar mama ta Najeriya ARCON, Nwamaka Lasebekon ta bayyana cewa Najeriya ta fi yawan matan da cutar ke kashewa a duniya

Read more

Shettima Zai Wakilci Najeriya A Taron Ƙolin G77 A Havana, Cuba

Halima DjimraoSeptember 13, 20230

Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya bar Abuja Talata da daddare zuwa birnin Havana a ƙasar Cuba domin halartar taron ƙolin ƙasashe masu tasowa na G77 gami da ƙasar China.

Read more

An Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukumar Gwale

Halima DjimraoSeptember 12, 20230

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dakatar da Shugaban Ƙaramar Hukumar Gwale Khalid Ishaq Ɗiso

Read more

Gwamnatin Sakkwato ta ƙaddamar da motocin tasi na mata zalla

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 11, 20230

Wannan na zuwa ne bayan da gwamnatin ta amince da kashe naira biliyan ashirin da dubu ɗari uku domin a siyan motoci na sufuri ga mata zalla da kuma siyan kayan abinci da za a raba musu.

Read more

An Ɗage Dokar Haramta Wa Ƴan Najeriya Biza

Halima DjimraoSeptember 11, 20230

Haɗaɗɗiyar Daular Ƙasashen Larabawa, UAE,  ta ɗage dokar haramta bada biza ga ƴan Najeriya

Read more

Dillallan Ƙwaya Sun Shiga Komar NDLEA A Faɗin Ƙasar Nan

Halima DjimraoSeptember 11, 20230

A taronta na manema labarai na wannan makon Hukumar yaƙi da sha da safarar miyagun ƙwayoyi, NDLEA, ta ce jami’anta sun kama lodin tabar wiwi nau’in skunk a ɓoye a cikin gwangwanayen tumatir da wasu ƙwayoyin kuma da aka cusa a cikin tsofaffin tufafi da niyyar kai wa Dubai.

Read more

Wani Jirgin Sama Ya Saki Hanya A Legas

Halima DjimraoSeptember 11, 20230

Wani jirgin saman United Nigeria Airlines ya zame, ya saki hanyarsa ta sauka da kimanin mita 200 a jiya Juma’a da daddare a babban filin jirgin saman Legas na Murtala Muhammad

Read more

Najeriya Da Ghana Sun Haɗa Gwiwa A Fannin Noma

Halima DjimraoSeptember 11, 20230

Wani kamfanin Najeriya mai suna EGTA Investment Limited, ya ƙulla yarjejeniya da wani rukunin kamfanonin ƙasar Ghana da ake kira Jospong Group of Companies, da nufin haɓaka noma.

Read more

Shugaban Najeriya Ya Miƙa Ta’aziyyarsa Ga Sarkin Morocco

Aishatu SuleSeptember 10, 20230

Shugaba Bola Tinubu ya mika sakon ta’aziyyarsa ga Sarkin Morocco Mohammed na 6, bayan mummunar girgizar kasa da ta afku a kasar a ranar Asabar, wadda ta yi sanadin mutuwar mutane da dama.

Read more

Hatsarin Kwale-Kwale Ya Yi Sanadin Rasa Rayuka A Adamawa

Halima DjimraoSeptember 10, 20230

An tabbatar da mutuwar mutane takwas a Rugange da ke ƙaramar Hukumar Yola ta Kudu, a jihar Adamawa, sanadiyar kifewar kwale-kwale a ƙarshen makon nan, kuma  wasu mutane 15 sun ɓace a ruwa ba a gan su ba.

Read more

Posts navigation

1 … 207 … 278
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama