Sankarar Mama Na Barazana Ga Rayuwar Mata A Najeriya
Shugabar ƙungiyar ƙawararrun likitocin sankarar mama ta Najeriya ARCON, Nwamaka Lasebekon ta bayyana cewa Najeriya ta fi yawan matan da cutar ke kashewa a duniya
Shugabar ƙungiyar ƙawararrun likitocin sankarar mama ta Najeriya ARCON, Nwamaka Lasebekon ta bayyana cewa Najeriya ta fi yawan matan da cutar ke kashewa a duniya
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya bar Abuja Talata da daddare zuwa birnin Havana a ƙasar Cuba domin halartar taron ƙolin ƙasashe masu tasowa na G77 gami da ƙasar China.
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dakatar da Shugaban Ƙaramar Hukumar Gwale Khalid Ishaq Ɗiso
Wannan na zuwa ne bayan da gwamnatin ta amince da kashe naira biliyan ashirin da dubu ɗari uku domin a siyan motoci na sufuri ga mata zalla da kuma siyan kayan abinci da za a raba musu.
Haɗaɗɗiyar Daular Ƙasashen Larabawa, UAE, ta ɗage dokar haramta bada biza ga ƴan Najeriya
A taronta na manema labarai na wannan makon Hukumar yaƙi da sha da safarar miyagun ƙwayoyi, NDLEA, ta ce jami’anta sun kama lodin tabar wiwi nau’in skunk a ɓoye a cikin gwangwanayen tumatir da wasu ƙwayoyin kuma da aka cusa a cikin tsofaffin tufafi da niyyar kai wa Dubai.
Wani jirgin saman United Nigeria Airlines ya zame, ya saki hanyarsa ta sauka da kimanin mita 200 a jiya Juma’a da daddare a babban filin jirgin saman Legas na Murtala Muhammad
Wani kamfanin Najeriya mai suna EGTA Investment Limited, ya ƙulla yarjejeniya da wani rukunin kamfanonin ƙasar Ghana da ake kira Jospong Group of Companies, da nufin haɓaka noma.
Shugaba Bola Tinubu ya mika sakon ta’aziyyarsa ga Sarkin Morocco Mohammed na 6, bayan mummunar girgizar kasa da ta afku a kasar a ranar Asabar, wadda ta yi sanadin mutuwar mutane da dama.
An tabbatar da mutuwar mutane takwas a Rugange da ke ƙaramar Hukumar Yola ta Kudu, a jihar Adamawa, sanadiyar kifewar kwale-kwale a ƙarshen makon nan, kuma wasu mutane 15 sun ɓace a ruwa ba a gan su ba.