Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Tsohon Sufeton ƴan sandan Nijeriya Sulaiman Abba ya fice daga jam’iyar APC.

Hayaƙin janareta ya yi ajalin saurayi da budurwa a Kuros Riba

Me ya sa wasu ƴan Kannywood ke fita daga Triple R mai tallata Tinubu?

Hotuna: An Sake Karrama Matashin da Ya Tsinci Naira Miliyan 15 a Kano

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 20, 20230

A cigaba da jinjina wa matashin nan mai suna Auwalu Salihu, da ya tsinci kudi kimanin Naira miliyan sha biyar kuma ya mayarwa da mai shi.

Read more

Afirka Na da Arziƙin Ciyar da Duniya Gaba ~ Shugaba Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 20, 20230

A yayin da aka cigaba da taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 78, shugaba Bila Ahmad Tinubu ya gabatar da jawabinsa a zauren Majalisar.

Read more

Zaɓe: Atiku da Obi sun Garzaya Kotun Koli

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 20, 20230

Alhaji Abubakar Atiku, ya bukaci kotun koli ta soke hukuncin da kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa (PEPC) ta yanke,

Read more

Kare Rayuka Da Dukiyoyi Hakki Ne Na Gwamnati – Dantiye

Halima DjimraoSeptember 19, 20230

Kwamishinan yaɗa labarai Baba Halilu Ɗantiye ya ƙara jaddada ƙudirin gwamnati na tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar Kano.

Read more

Atiku Abubakar Ya Daukaka Karar Zabe

Halima DjimraoSeptember 19, 20230

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar PDP a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar, ya ɗaukaka ƙara zuwa kotun daga ke sai Allah-Ya-isa

Read more

Za A Yaƙi HIV/AIDS Gadan-Gadan A Kano

Halima DjimraoSeptember 19, 20230

Ana shirye-shiryen ƙara yawan kuɗaɗen yaƙi da cutar  HIV/AIDS mai karya garkuwar jikin Ɗan Adam a jihar Kano,

Read more

Kotu ta ayyana ranar da za ta yi hukunci kan zaben gwamnan Kano

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 19, 20230

Kotun sauraron kararrakin zabe ta ayyana ranar Laraba, 20 ga watan Satumba domin yanke hukuncin shari’ar kan kujerar Gwamnan Kano.

Read more

Ba A Ɗage Dokar Haramta Wa Ƴan Najeriya Biza Ba

Halima DjimraoSeptember 17, 20230

Haɗaɗɗiyar Daular Ƙasashen Larabawa ta ƙaryata iƙirarin da gwamnatin Najeriya tayi cewa ta janye dokarta da ta haramta bai wa ƴan Najeriya  bizar shiga ƙasar.

Read more

Hotuna: Yadda Aka Yi Jana’izar Alhaji Sani Abdussalam Gwarzo

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 16, 20230

Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya samu halartar jana’izar Alhaji Sani Abdussalam Gwarzo, yaya a wurin mataimakin gwamnan jihar, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo.

Read more

Gwamnan Kano Ya Kori Kwamishina da Mai Ba Shi Shawara

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 16, 20230

Gwamnan Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya kori Kwamishinan Kasa da Tsare-tsare, Adamu Kibiya, da kuma mai ba shi shawara kan Harkokin Matasa da Wasanni, Aliyu Imam, wanda aka fi sani da Ogan Boye.

Read more

Posts navigation

1 … 206 … 278
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama