Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Alarammomi sun amince da tsarin haɗa ilimin boko da na addini a Jigawa

Gwamnati za ta mayar da yara 5,000 makaranta a Jigawa

Ba mu ƙarƙare batun sauya kayan NYSC ba – Ministan Matasa

Shugaba Tinubu ya ware makudan kuɗaɗe domin farfaɗo da Arewa

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 1, 20230

Sugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake ware wasu makudan kudade don sake gina yankin Arewacin Najeriya da ya sha fama da matsalar tsaro.Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu

Read more

Wani dogon gini ya rufta a Abuja tare da danne mutane da dama

Muhammad Auwal SuleimanAugust 24, 20230

Akalla mutum biyu sun mutu sakamakon ruftawar wani bene mai hawa biyu a unguwar Garki da ke tsakiyar birnin tarayyar Najeriya Abuja.

Read more

Hukumar DSS ta shawarci gwamnoni da su yi adalci domin ɗorewar zaman lafiya

Muhammad Auwal SuleimanAugust 24, 20230

‘Yan sandan farin kaya (DSS) daga yankin Arewa maso Gabashin ƙasar nan ta buƙaci gwamnonin yankin da su mayar da hankali wajen rabon kayan tallafin gwamnatin tarayya domin ɗorewar zaman lafiya a yankin.

Read more

Rundunar sojin Najeriya na dab da samun jiragen yaki 18

Muhammad Auwal SuleimanAugust 24, 20230

Shugaban rundunar sojin sama ta Najeriya, Air Marshal Hassan Abubakar, ya ba da tabbacin cewa Najeriya na sa ran isowar jirage masu saukar ungulu har 18 domin inganta ayyukan rundunar.

Read more

Gwamnatin Kano ta amince da biya wa daliban jihar kudin makaranta

Muhammad Auwal SuleimanAugust 24, 20230

Gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya amince da kashe Naira miliyan ɗari bakwai domin biya wa ɗalibai ‘yan asalin jihar nan su kusan dubu bakwai da ke karatu a jami’ar Bayero kudin makaranta.

Read more

Kotun daukaka kara ta yi watsi da karar da gwamnan Kano ya shigar gabanta

Muhammad Auwal SuleimanAugust 24, 20230

Kotun daukaka kara, dake babban birnin tarayya Abuja ta kori karar da Abba Kabir Yusuf ya shigar na neman a yi watsi da hukuncin kotun Sauraren kararrakin zaben karkashin jagorancin mai shari’a Oluyemi Akintan Osadebay da ta zartar a ranar 13 ga Yuli, 2023.

Read more

Tsohon gwamnan Kaduna ya gargadi ECOWAS kan afkawa Nijar da yaki

Muhammad Auwal SuleimanAugust 22, 20230

Nasiru El-Rufai ya kasance na kusa da shugaban kasa, Bola Tinubu inda ya shawarce shi kan matakin soji da kungiyar ECOWAS ke son dauka kan Jamhuriyar Nijar

Read more

Matan da ke gabatar da shirin ‘Mata A Yau’ sun ziyarci hukumar Hisbah

Muhammad Auwal SuleimanAugust 22, 20230

Matan da ke gabatar da shirin ‘Mata A Yau’ a wani gidan talabijin a nan Kano, sun ziyarci shugaban hukumar Hisbah Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa a daidai lokacin da ake tafka muhawara kan wasu kalaman da suka yi, a cikin shirin dangane da batun gaisuwa tsakanin mata da miji.

Read more

Za mu inganta harkokin yawon bude ido a Najeriya ~ Misis Lola Ade-John

Muhammad Auwal SuleimanAugust 22, 20230

Sabuwar ministar ma’aikatar yawon bude ido, Misis Lola Ade-John, ta ce za ta yi aiki tare da ma’aikatun gwamnati, hukumomi da sauran masu ruwa da tsaki don mayar da bangaren yawon bude ido ya zama babban hanyar samun kudaden shiga ga Nijeriya.

Read more

‘Yan takarar shugabancin Najeriya 3 na shirin samar da jam’iyya guda daya

Muhammad Auwal SuleimanAugust 22, 20230

Ƴan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyun PDP,  da NNPP, da kuma Leba,  wato Atiku Abubakar, da Rabiu Musa Kwankwaso, da Peter Obi sun fara tattaunawa kan yiwuwar haɗewa da manufar kafa babbar jam’iyya

Read more

Posts navigation

1 … 210 … 278
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama