Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

JAMB ta janye sakamakon wata daliba da ta yi wa kanta aringizon maki

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Jami’a (JAMB) ta janye sakamakon wata daliba mai suna, Mmesoma Ejikeme, wacce ta zana jarrabawar shiga jami’a saboda yi wa kanta aringizon maki.

Read more

Hukumar Alhazan Najeriya ta ce alhazai 13 ne suka mutu a kasar Saudiyya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Hukumar Alhazan Najeriya ta ce alhazai, 41,632 suka kamu da rashin lafiya a kasar Saudiyya

Read more

Mun yi nasarar dawo da motocin shara 12 da suka bata lokacin Ganduje ~ Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar kano karkashin jagorancin Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado ta kwato wasu motocin kwashe shara guda goma 12 mallakin gwamnatin jiha.

Read more

Gwamnan Kano Ya Tabbatar da Shirinsa Na Kammala Gyaran Asibitin Yara Na Hasiya Bayero

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Ginin asibitin yana daya daga cikin gine-ginen da gwamnatin jihar nan ta kwato daga hannun wanda gwamnatin Abdullahi Ganduje ta mallakawa.

Read more

Fadar gwamnatin Najeriya ta yi watsi da rahoton Kungiyar Tarayyar Turai Kan zaben 2023

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Fadar shugaban Nijeriya ta yi fatali da wani rahoto da kungiyar Tarayyar Turai, EU, ta fitar da ke nuni da cewa akwai kura-kurai a zaben kasar nan da aka yi na

Read more

Kasar Saudiyya ta kame mutane fiye da 17,600 da suka yi kokarin yin aikin hajjin bana ba bisa ka’ida ba

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

Shugaban kwamitin tsaro na aikin hajjin bana Lt. Gen. Muhammad Al Bassami ne ya bayyana hakan ga manema labarai, inda ya ce, dagacikin waɗan da aka kamadɗin, 9,509 ne suka saɓa ka’idar bizar aiki da ta zaman ƙasar.

Read more

Kungiyar kasashen Musulmi na gudanar da taron gaggawa kan kona Alkur’ani a Sweden

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

Kungiyar Ƙasashen Musulmi ta Duniya OIC na gudanar da wani taron gaggawa a birnin Jeddah na ƙasar Saudiya domin nazarin matakin bai ɗaya da za a ɗauka kan ƙona Al’qur’ani mai girma da aka yi a ƙasar Sweden a ranar Laraba.

Read more

Gamayyar kungiyoyi a jihar Ribas sun roki Shugaba Tinubu ya nada Magbys Abe minista

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

Gamayyar kungiyar shugabanni a jihar Ribas sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya nada Sanata Magbys Abe a matsayin daya daga cikin ministocinsa.

Read more

Wata kungiya a Najeriya ta bukaci shugaba Tinubu ya gujewa bai wa tsofaffin gwamnoni ministoci

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

Kungiyar Matasan Kudu Maso Yammacin ƙasar nan ta bukaci shugaba Bola Ahmad Tinubu da kada ya naɗa wani tsohon gwamna mukamin minista a gwamnatinsa.

Read more

Shugaban jam’iyyar APC ya bukaci ‘yan majalisar Tarayya su bai wa shugaba Tinubu hadin kai

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Adamu, ya buƙaci shugabannin majalisar tarayya da su kawo tsare-tsare waɗanda za su taimaki Shugaba Tinubu ya cika alƙawuran da ya ɗaukarwa ƴan ƙasar nan

Read more

Posts navigation

1 … 211 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama