An fara caccakar sabbin ministocin tsaro daga Arewa
A wani labarin kuma sababbin ministocin tsaro, Muhammad Badaru Abubakar da Bello Matawalle, suna shan suka da caccaka daga ƴan Najeriya saboda rashin gogewar aiki a ɓangaren da aka ba su.
A wani labarin kuma sababbin ministocin tsaro, Muhammad Badaru Abubakar da Bello Matawalle, suna shan suka da caccaka daga ƴan Najeriya saboda rashin gogewar aiki a ɓangaren da aka ba su.
A wani yunkurin gwamnatin kasar nan na bunkasa amfani da Gas a matsayin makamashin da motoci za su yi aiki da shi, Shugaba Bola Tinubu ya amince da wani shirin gwamnatin tarayya don cimma wannan manufa.
Mataimakiyar shugaban kula al’amuran daliban wata jami’a mai zaman kanta a kano ta bayyana cewa jami’ar na shirin zakulo hazikan dalibai ‘yan asalin Jihar
Daruruwan mata musulmai a nan jahar Kano sun gudanar da gangamin Taron Addu’a da nufin neman sassaucin matsin rayuwa da al’uma suke ciki.
Manyan hafsoshin tsaron ECOWAS za su sake yin wata ganawa ta musamman a kasar Ghana don ci gaba da tattauna yiwuwar amfani da karfin soja, a kan sojojin Nijar, musamman a yanzu da suke barzanar hallaka hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta NDLEAreshen jihar Kano ta yi nasarar kama wata allura mai bugarwa, wadda nauyinta ya kai kilogiram 2,000 tare da kama wasu mutane biyu.
Gwamnatin tarayya ta sake gurfanar da Gwamnan Babban Bankin ƙasar nan, Godwin Emefiele da wasu ƙarin mutanan da aka dakatar da su a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Alhamis mai zuwa bisa zargin almundahanar Naira biliyan 6.9.
Kungiyar kwadago ta kasa, NLC, ta yi barazanar tafiya yajin aiki a kasa bakidaya, idan aka samu ƙarin farashin man fetur daga 617 da ake siyarwa a gidajen man ƙasar nan.
Kasar Amurka da Majalisar Dinkin Duniya da ECOWAS sun nuna rashin jin dadinsu game da yunkurin cigaba da tsare habbararren shugaban kasar Nijar Mohamed Bazoum.
Da yake jawabi yayin buɗe Asibitin, Gwamna Abba Kabir ya zargi gwamnatin baya ta Abdullahi Umar Ganduje da sayar da Asibitin, lamarin da ya jefa al’ummar jihar cikin wahala.