Sarkin Musulmi ya bayyana sabon kiyasin kudin zakka, sadaki da diyyar rai
A dai dai lokacin da ake tsaka da gudanar da bukukuwan babbar Sallah Mai alfarma Sarkin Musulmi ya fitar da sanarwar nisabin Zakkah, da Sadaki da Diyyar rai.
A dai dai lokacin da ake tsaka da gudanar da bukukuwan babbar Sallah Mai alfarma Sarkin Musulmi ya fitar da sanarwar nisabin Zakkah, da Sadaki da Diyyar rai.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ce babban burinsa shi ne ya sake mayar da kasar nan jagora a kan sauran kasashen Afirka.
Babban Sakataren Hukumar Raya Babban Birnin Tarayya Abuja, Malam Shehu Ahmed, ya ce hukumar za ta rusa dukkan gine-ginen da ke kan hanyoyin magudanan ruwa a fadin garin na Abuja.
ziyarar sarkin kano fadar gwamnatin kano a lokacin hawan nasarawa
Hasashe na nuni da cewa Kamfanoni masu yawa musamman ma matsakaita da kanana za su rufe su bar kasar nan zuwa wata kasa
Hukumar Kare Hakƙin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi kira ga gwamnatin Birtaniya ta sake tunani kan shirinta na kai masu neman mafaka zuwa ƙasar Rwanda.
Yarima mai jiran gadon sarautar Saudiyya Muhammad Bin Salman ya jagoranci taro da manyan jami’an gwamnatocin ƙasashen duniya da ke halatar aikin hajji.
Gwamnan jihar Neja Alh. Umar Muhammed Bago, da ke cikin Alhazan Najeriya a aikin Hajjin bana ya ce bai gamsu da inda aka sauke Alhazan jiharsa ba a zaman Mina don haka za su kalubalanci Hukumar Alhazai ta Najeriya.
Hukumar kare bayanan sirrin masu amfani da intanet ta ƙasa (NDPC), ta ce umarnin da Babban Bankin Ƙasa (CBN) ya bai wa bankuna na neman bayanan soshiyal midiya na abokan hulɗarsu ya saɓa doka.
A yau ne shugabannin ƙasashen Turai za su yi wani muhimmin taro a Brussels, inda ake sa ran batun China na kan gaba cikin muhimman batutuwan da za su tattauna.