Tawagar malaman addinin musulunci daga Najeriya sun ziyarci shugaban mulkin soja a Nijar

Malaman addinin musulunci daga Najeriya sun samu damar tattaunawa da shugabannin sojin Nijar. Biyo bayan sa-toka-sa-katsin da ke tsakanin Gwamnatin soji ta Nijarda Ƙungiyar Ecowas

Malaman sun je ne Ƙarƙashin jagorancin Sheikh Abdullahi Bala Lau, shugaban kungiyar Izallah ta Najeriya, malaman sun tattauna da sojojin juyin mulki na tsawon sa’o’i uku.

Post masu alaƙa

Wani raho bayyana yadda Malami ɗaya ke kula da ɗalibai 105 a makarantun gwamnatin Kano.

Hukuncin kotu kan jam’iyyar NDC koma baya ne ga dimokraɗiyya – PDP

Rundunar ƴan sandan Nijeriya ta kafa kwamitin da zai nemo hanyoyin da jami’anta za su mallaki gidaje.