Tawagar malaman addinin musulunci daga Najeriya sun ziyarci shugaban mulkin soja a Nijar

Malaman addinin musulunci daga Najeriya sun samu damar tattaunawa da shugabannin sojin Nijar. Biyo bayan sa-toka-sa-katsin da ke tsakanin Gwamnatin soji ta Nijarda Ƙungiyar Ecowas

Malaman sun je ne Ƙarƙashin jagorancin Sheikh Abdullahi Bala Lau, shugaban kungiyar Izallah ta Najeriya, malaman sun tattauna da sojojin juyin mulki na tsawon sa’o’i uku.

Post masu alaƙa

Jigawa Ta Cika Shekaru 35, Gwamnati Za Ta Karrama Waɗanda Suka Gina Jihar

Ba na nuna wa Kiristoci ƙiyayya — Sheikh Jingir

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta fara shirye-shiryen tabbatar da cikakken tsaro a babban zaben 2027.