Tawagar malaman addinin musulunci daga Najeriya sun ziyarci shugaban mulkin soja a Nijar

Malaman addinin musulunci daga Najeriya sun samu damar tattaunawa da shugabannin sojin Nijar. Biyo bayan sa-toka-sa-katsin da ke tsakanin Gwamnatin soji ta Nijarda Ƙungiyar Ecowas

Malaman sun je ne Ƙarƙashin jagorancin Sheikh Abdullahi Bala Lau, shugaban kungiyar Izallah ta Najeriya, malaman sun tattauna da sojojin juyin mulki na tsawon sa’o’i uku.

Post masu alaƙa

An yi garkuwa da ɗalibai a hanyar zuwa jarrabawar JAMB

Mai Ilimi na gaske ba ya Fariya ko dagawa – Sarki Aminu Ado Bayero

Sojoji sun daƙile yunƙurin mahara da kashe kwamanda a Borno