Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Gwamnatin Gombe, za ta mayar da dukkan burtalan jihar karkashin kulawarta

Muhammad Auwal SuleimanJuly 29, 20230

Gwamnatin ta ce ta kafa wani kwamiti da ya kunshi shugabannin manoma da makiyaya da sarakunan gargajiya da masana muhalli da sauran su, domin duba wannan shirin.

Read more

Ya kamata a yi takatsantsan wajen ba wa Ganduje shugabancin APC ~ Dokta Salihu Lukman

Muhammad Auwal SuleimanJuly 29, 20230

Tsohon mataimakin shugaban jam’iyar APC na ƙasa shiyyar arewa maso yamma  Dokta Salihu Lukman, ya ƙara jaddada cewa take-taken neman ɗora tsohon gwamnan Kano Abdullahi Ganduje

Read more

INEC ta nuna fargabarta game da rigingimu a wasu jihohi 3 gabanin zaben gwamnoni

Muhammad Auwal SuleimanJuly 29, 20230

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta kasa, ta bayyana damuwarta kan rigingimun da ake samu a jihohin Bayelsa da Kogi da jihar Imo gabanin zaɓen gwamnonin jihohin da ke tafe cikin watan Nuwamba.

Read more

Kungiyar ECOWAS za ta yi taron gaggawa kan juyin mulki a kasar Nijar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 29, 20230

A gobe Lahadi shugabannin Yammacin Afrika za su gudanar da wani taron gaggawa don tattaunawa kan juyin mulki da aka yi a Jamhuriyar Nijar a ranar Laraba.

Read more

Kasar Rasha ta yi alkawarin karasa kera wa Najeriya jiragen yaki 12

Muhammad Auwal SuleimanJuly 28, 20230

Rasha na son kammala samar da jiragen yaƙi masu saukar ungulu na Mi-35 guda goma sha biyu ga Najeriya, kamar yadda wani jami’i ya shaida wa kamfanin dillancin labaran ƙasar, Rian,

Read more

Likitoci masu neman kwarewa a Najeriya sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani

Muhammad Auwal SuleimanJuly 26, 20230

Likitocin asibitocin gwamnatin tarayyar ƙasar nan sun fara yajin aikin sai baba ta gani bisa zargin gwamnati da gazawa wajan magance matsalolinsu.

Read more

Mun damu sosai da karuwar matasa masu shaye-shaye a Kano ~ Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero

Muhammad Auwal SuleimanJuly 26, 20230

Mai martaba sarkin kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya ce masarautar kano ta damu da yawan samun karuwar matasa da yan mata masu shan miyagun kwayoyi da ake samu a jihar Kano.

Read more

Shugaban majalisar dokokin jihar Kano ya kaddamar da wasu kwamitoci 38

Muhammad Auwal SuleimanJuly 26, 20230

A ranar Talata ne shugaban majalisar dokokin jihar Kano, Alhaji Ismail Falgore, ya kaddamar da kwamitoci 38 domin gudanar da ayyukan sanya idanu ga aiyukan ɓangaren zartarwa a jihar.

Read more

Kwamishinan ƴan sandan Kano ya gayyaci wasu da ke tunzura A.A. Rufa’i

Muhammad Auwal SuleimanJuly 26, 20230

Kwamishinan ƴan sandan jahar Kano CP Muhammad Usaini Gumel ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan masu amfani da rashin lafiyar A.A. Rufa’i wajen tunzura da yaɗa shi a safukan sada zumunta.

Read more

Mutane 15 sun mutu bayan barkewar gobarar daji a kasar Aljeriya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

Mutanen sun mutu ne a lardunan Bejala da Bouria da ke kan tsaunuka, inda masu kashe gobara sama da 7,000 ke can suna ƙoƙarin shawo kan wutar.

Read more

Posts navigation

1 … 217 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama