Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Ma’aikatar Kasuwanci ta Jamhuriyar Nijar ta haramta fitar da gero da shinkafa daga kasar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

A sanarwar, ministan kasuwancin na kasar Alkache Alhada ya bukaci jami’an ma’aikatarsa da na hukumar hana fasa-kwauri da jami’an tsaro da su kama sannan su hukunta duk wanda suka kama da laifin fitar da wadannan kayayyaki.

Read more

Kano: Kotu ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC ta shigar kan nasarar Sanata Rufa’i Sani

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

Kano: Kotu ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC ta shigar kan nasarar Sanata Rufa’i Sani

Read more

‘Ƴan sanda sun kama wasu da ake zargin suna yunƙurin kai hari gidan Atiku Abubakar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

‘Ƴan sanda sun kama wasu mutane guda huɗu da ake zargin suna yunƙurin kai hari ga gidan tsohon mataimakin shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar a birnin Yola.

Read more

Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da ɓullar cutar anthrax a hukumance

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

Wata sanarwa da ma’aikatar Noma da Raya karkara ta yi, ta ce an kai rahoton dabbobin da ke nuna alamun yiwuwar kamuwa da cutar anthrax a wata gona da ke Suleja a Jihar Neja zuwa ofishin babban jami’in kula da dabbobi na Najeriya a ranar 14 ga watan nan.

Read more

Kotun da ke sauraron karar tsohon gwamnan CBN ta bayar da belinsa bisa wasu sharuda

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

Kotun Ta ce Ya zama Wajibi ya Ajiye Kudi naira Miliyan 20 Da kuma Mutum Guda Da zai tsaya masa Wanda Kuma shi ne zai Biya wancan Kudi.

Read more

TATTAUNAWA DA SHUGABAN HUKUMAR SHIGI DA FICI RESHEN KANO

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

TATTAUNAWA DA SHUGABAN HUKUMAR SHIGE DA FICE RESHEN JIHAR KANO

Read more

Kasashe 20 sun amince da wani tsari mai suna “Rome Process” domin daƙile ‘yan ci-rani

Muhammad Auwal SuleimanJuly 24, 20230

Sama da kasashe da kungiyoyin kasa da kasa 20 ne suka amince su kaddamar da wani tsari wanda ake kira “Rome Process” domin dakile ci-rani ba bisa ka’ida ba da safarar bil adama.

Read more

Wasu matasa sun kai wa tsohon ministan labarai, Labaran Maku, hari a jihar Nasarawa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 24, 20230

Wasu dauke da muggan makamai da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai hari zuwa gidan tsohon ministan yada labarai, Labaran Maku da ke yankin Ola a karamar hukumar Akwanga da ke jihar Nasarawa.

Read more

Mutane 17 sun mutu sakamakon cutar mashako a jihar Kaduna

Muhammad Auwal SuleimanJuly 24, 20230

An kuma gano mutane 68 da ake zargin sun kamu da cutar a faɗin jihar zuwa ranar Lahadi, kamar yadda gwamnatin jihar ta Kaduna ta tabbatar.

Read more

Rukuni na 3 na ma’aikatan Muhasa TVR sun sake samun horaswa a fannin Talabijin

Muhammad Auwal SuleimanJuly 24, 20230

Hukumar Gidan Radio da Talabijin na Muhasa ta kara kaimi wajen soma gabatar da shirye-shiryenta na talabijin wanda a yanzu haka aka fara gwaji akan dikodar Startimes a lamba 17

Read more

Posts navigation

1 … 218 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama