Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Hukumar NEMA ta karbi ‘yan Najeriya masu ci rani 146 daga Jamhuriyar Nijar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Ko’odinetan hukumar ta NEMA Kano, Dakta Nuraddeen Abdullahi ne ya bayyana hakan a lokacin da yake karbar wadanda suka dawo a filin jirgin saman Malam Aminu Kano

Read more

Mai martaba Sarkin Zazzau ya koka kan yadda alhazan Najeriya suka gudanar da Aikin Hajji Bana

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

 Kasancewar shi  jagoran Alhazan jihar Kaduna a matsayin, Amirul Hajjin bana, ya ce aikin hajjin bana na cike da matsaloli da ya kamata mahukunta su duba domin su sauya salo.

Read more

Gwamnatin Neja ta umarci masu gidaje a kan magudanan ruwa su yi gaggawar tashi

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Gwamnatin Neja ta bukaci mazauna yankunan da suka gina gidaje a kan magudanan ruwa da su yi gaggawar tashi don kaucewa ambaliyar ruwa.

Read more

Sarkin Kano Sunusi II, ya bukaci kasashe masu karfin masana’antu su taimaka wa Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi II wanda ya kasance daya daga cikin jakadun Majalisar Dinkin Duniya na muradun ci gaba mai dorewa, ya yi kira ga kasashe masu arzikin masana’antu,

Read more

‘Yan majalisa sun koka game da albashinsu da alawus-alawus bayan cire tallafin man

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

‘Yan majalisar wakilai na neman a sake duba albashinsu da alawus-alawus din da ake biyansu, biyo bayan cire tallafin man fetur da kuma halin da tattalin arzikin kasar nan ke ciki a halin yanzu.

Read more

Ban mara wa Tinubu baya ba a zaɓen fidda gwani 2023~ shugaban jam’iyyar APC ta kasa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba shi ne zabinsa ba a lokacin zaɓen fidda gwani na shugaban ƙasa ba.

Read more

Gwamnatin Kano ta kaddamar da kwamitin tatance daliban da za ta dau nauyin karatunsu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Gwamnatin jihar Kano ta ce ta kammala shirin daukar nauyin dalibai 1,100 da za’a tura domin karatun digiri a jami’o’in ciki da wajan ƙasar nan.

Read more

Shugaban Najeriya ya nemi majalisa ta sahale masa ciwo bashin kudi daga ketare

Muhammad Auwal SuleimanJuly 13, 20230

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aikawa majalisar wakilai wasikan neman a yi garambawul kan kasafin kudi na shekarar 2022 domin ba shi damar ciyo bashin naira biliyan 500 don samar da kayyaki na tallafi ga ‘yan Najeriya.

Read more

Gwamnan Borno ya dakatar da ayyukan ‘yan jari bola a fadin jihar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 11, 20230

Gwamnan ya dauki matakin ne da nufin kare irin wadannan masu sana’a, daga kisan da ‘yan Boko Haram ke yi a wajen garuruwan kananan hukumomin jihar.

Read more

Hukumomi a Hadeja sun haramta barace-baracen yara mata a yankin

Muhammad Auwal SuleimanJuly 11, 20230

Hukumomi a yankin Hadejia da ke jihar Jigawa sun dauki matakin hana barace-baracen yara mata matasa da ma sauran nau’o’in bara, bayan da aka samu wasu mata mabarata da juna biyu tare da mayar da su garuruwan su na asali.

Read more

Posts navigation

1 … 223 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama